Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Amurka Tayi Barazanar Zata Rage Tallafin Da Take BayarwaSudan Ta Kudu, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Farashin Mai Ya Fadi Fiye Da Dala Daya Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Sojojin Najeriya Sun Kashe Fitaccen ’Yan Bindiga Kallamu A Jihar Sakkwato Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya Da Kasar Saudiya Sun Kulla Yarjejeniyar Tsaro Labarai
  • Gwamna Fubara Ya Koma Jam’iyar APC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Ronaldo Da Messi Ka Iya Hadu A Gasar Cin Kofin Duniya: Ta Ya Ya ? Wasanni
CAN: Da Alamu Daliban St. Mery Na Cikin Koshin Lafiya Najeriya
Rundunan  ‘Yan Sandan Jihar Bauchi, Ta Miƙa Miyagun Ƙwayoyi Da Ta Kama Wa NDLEA. Labarai
Yajin Aikin Ma’aikatan Lafiya Na Shafar Harkokin Jinya A Asibitoci Kiwon Lafiya
Yanayin Sanyi Yayi Kamari a Yankin Gaza Tsaro

Najeriya Ta Gabatar Da Tayin Karbar Bakuncin Wasannin Afirka Na 2031.
Published: December 12, 2025 at 8:09 AM | By: Bala Hassan

Posted on December 12, 2025 By Bala Hassan No Comments on Najeriya Ta Gabatar Da Tayin Karbar Bakuncin Wasannin Afirka Na 2031.
Published: December 12, 2025 at 8:09 AM | By: Bala Hassan
Najeriya Ta Gabatar Da Tayin Karbar Bakuncin Wasannin Afirka Na 2031.Published: December 12, 2025 at 8:09 AM | By: Bala Hassan

Najeriya Ta Gabatar Da Tayin Karbar Bakuncin Wasannin Afirka na 2031N Najeriya ta gabatar da bukatarta ga Majalisar Wasannin Tarayyar Afirka (AUSC) a hukumance don karbar bakuncin Wasannin Afirka na 2031, wanda hakan ke nuna burin kasar na sake maraba da babban taron wasanni na Afirka, kusan shekaru 25 bayan karbar bakuncin da tayi 2003…

Ci Gaba Da Karatu “Najeriya Ta Gabatar Da Tayin Karbar Bakuncin Wasannin Afirka Na 2031.” »

Wasanni

Mulkin Kama Karya Yazo Karshe a Kasar Bulgaria
Published: December 12, 2025 at 7:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 12, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mulkin Kama Karya Yazo Karshe a Kasar Bulgaria
Published: December 12, 2025 at 7:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Mulkin Kama Karya Yazo Karshe a Kasar BulgariaPublished: December 12, 2025 at 7:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Murabus din Jami’an gwamnatin Bulgaria ranar Alhamis, a jajibirin shigar kasar yankin euro, ya kawo karshen mulkin da ke da bakinjini wajen al’ummar kasar, amma kuma yana iya jefa ta cikin ya mutsin siyasa na lokaci mai tsawo. Bulgaria wadda memba ce ta Majalisar Turai da kuma NATO, ta gudanr da zabubbuka na kasa har…

Ci Gaba Da Karatu “Mulkin Kama Karya Yazo Karshe a Kasar Bulgaria” »

Siyasa

Kasar Amurka Takara Saka Takunkumi Akan Kasar Venezuela
Published: December 12, 2025 at 7:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 12, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Amurka Takara Saka Takunkumi Akan Kasar Venezuela
Published: December 12, 2025 at 7:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Amurka Takara Saka Takunkumi Akan Kasar VenezuelaPublished: December 12, 2025 at 7:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ranar Alhamis, kasar Amurka ta saka sabbin takunkumi kan kasar Venezuela, inda ta kafa doka kan ‘yan uwan uwargidan shugaba Nicolas Maduro su uku da kuma takunkumi kan tankokin dakon mai da kamfanonin dake da alaka da su, yayin da Amurkan ke ci gaba da matsin lamba ga Caracas, fadar shugabancin Venezuela. Daukan matakin…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Amurka Takara Saka Takunkumi Akan Kasar Venezuela” »

Amurka

Yanayin Sanyi Yayi Kamari a Yankin Gaza
Published: December 12, 2025 at 7:34 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 12, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Yanayin Sanyi Yayi Kamari a Yankin Gaza
Published: December 12, 2025 at 7:34 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Yanayin Sanyi Yayi Kamari a Yankin GazaPublished: December 12, 2025 at 7:34 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A yayin da sanyi yayi tsanani a Gaza, ‘yan Palasdinu da suka rasa mazuguni, suna zuwa gidajen da Israela ta rusa ko wacce rana, inda suke ciro rodin karafa daga gine gine don amfani da su wajen kafa tantunan su, ko kuma su sayar don dogaro da kai. Karafunan sun zama abubuwa masu daraja a…

Ci Gaba Da Karatu “Yanayin Sanyi Yayi Kamari a Yankin Gaza” »

Tsaro

Kasar Congo Ta Dau Alwashin Bin Tsari Wajen Rarraba Ma’adanai
Published: December 12, 2025 at 7:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 12, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Congo Ta Dau Alwashin Bin Tsari Wajen Rarraba Ma’adanai
Published: December 12, 2025 at 7:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Congo Ta Dau Alwashin Bin Tsari Wajen Rarraba Ma’adanaiPublished: December 12, 2025 at 7:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban kula da hakar ma’adanai na Jamhuriyar Demokradiyar Congo ya ce kasar sa ta dau alwashin ci gaba da tsarin rarraba ma’adanin cobalt da ake ba masu hakan ma’adanai a shekarar 2025 duk da tsaikon da aka samu na watanni karkashin sabbin dokokin, a yayin da ake shirye shiryen fara fitar da ma’adanin nan da…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Congo Ta Dau Alwashin Bin Tsari Wajen Rarraba Ma’adanai” »

Afrika

AFCON ChelIe, Ya Fidda Sunayen ‘Yan Wasan Super Eagles Na Karshe.
Published: December 12, 2025 at 12:23 AM | By: Bala Hassan

Posted on December 12, 2025 By Bala Hassan No Comments on AFCON ChelIe, Ya Fidda Sunayen ‘Yan Wasan Super Eagles Na Karshe.
Published: December 12, 2025 at 12:23 AM | By: Bala Hassan
AFCON ChelIe, Ya Fidda Sunayen ‘Yan Wasan Super Eagles Na Karshe.Published: December 12, 2025 at 12:23 AM | By: Bala Hassan

AFCON ChelIe Ya Fidda Sunayen ‘Yan Wasan Super Eagles Na Karshe­ mutum 28 Don Gasar AFCON Ta Morocco 2025 Babban kocin Najeriya, Eric Sékou Chelle, ya bayyana ‘yan wasa 28 da za su fafata a gasar cin kofin Afirka karo na 35, Super Eagles ta zama zakarun Afirka sau uku inda za su shirya zuwa…

Ci Gaba Da Karatu “AFCON ChelIe, Ya Fidda Sunayen ‘Yan Wasan Super Eagles Na Karshe.” »

Wasanni

Amurka Tayi Barazanar Zata Rage Tallafin Da Take BayarwaSudan Ta Kudu,
Published: December 11, 2025 at 10:10 PM | By: Bala Hassan

Posted on December 11, 2025 By Bala Hassan No Comments on Amurka Tayi Barazanar Zata Rage Tallafin Da Take BayarwaSudan Ta Kudu,
Published: December 11, 2025 at 10:10 PM | By: Bala Hassan
Amurka Tayi Barazanar Zata Rage Tallafin Da Take BayarwaSudan Ta Kudu,Published: December 11, 2025 at 10:10 PM | By: Bala Hassan

A yau Alhamis, Amurka tayi barazanar zata rage tallafin da take baiwa Sudan ta kudu, muddin kasar bata janye abunda ta kira haramtacciyar haraji da kasar ta aza kan kayayyakin jinkai da ake aikawa ksar ba. A cikin wata sanarwa na ba sai fa, daa aka yiwa lakabin “A daina cin zalin Amurka” cibiyar kula…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Tayi Barazanar Zata Rage Tallafin Da Take BayarwaSudan Ta Kudu,” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Somaliya: Ba Za Mu Dauki Wulakancin Donald Trump Ba!
Published: December 11, 2025 at 10:00 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 11, 2025

Posted on December 11, 2025December 11, 2025 By Bala Hassan No Comments on Somaliya: Ba Za Mu Dauki Wulakancin Donald Trump Ba!
Published: December 11, 2025 at 10:00 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 11, 2025
Somaliya: Ba Za Mu Dauki Wulakancin Donald Trump Ba!Published: December 11, 2025 at 10:00 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 11, 2025

Ministan tsaron Somalia yace kasar ba zata amince ana wulakanta kasar ba, bayan da shugaban Amurka Donald Trump ya sake zagin kasar dake gabashin Afirka. Da yake magana a wani gangami ranar talata da aka shirya a Pennsylvania, domin maida hankali kan nasarorn gwamnatinsa ta fuskar tattalin arziki, Shugaba Trump yayi Allah wadai da barin…

Ci Gaba Da Karatu “Somaliya: Ba Za Mu Dauki Wulakancin Donald Trump Ba!” »

Sauran Duniya

Ghana Ta Haramta Hakar Ma’adinai A Gandunan Dajin Data Kebe,
Published: December 11, 2025 at 9:48 PM | By: Bala Hassan

Posted on December 11, 2025 By Bala Hassan No Comments on Ghana Ta Haramta Hakar Ma’adinai A Gandunan Dajin Data Kebe,
Published: December 11, 2025 at 9:48 PM | By: Bala Hassan
Ghana Ta Haramta Hakar Ma’adinai A Gandunan Dajin  Data Kebe,Published: December 11, 2025 at 9:48 PM | By: Bala Hassan

Ghana ta haramta hakar ma’adnai a gandunan dajin kasar data kebe, a wani mataki na kare muhhalli, da suka hada da ruwa, da kuma kare share da dazuka a kasar, kamar yadda ma’aikatar kare muhalli, kimiyya da fasaha ta sanar. Ghana wacce take kan gaba wajen hakar zinai, tana fuskantar hauhawar hakar ma’adinai ba bisa…

Ci Gaba Da Karatu “Ghana Ta Haramta Hakar Ma’adinai A Gandunan Dajin Data Kebe,” »

Labarai

Ukraine Ta Mika Wa Amurka Daftarin Yarjejeniya Da Rasha
Published: December 11, 2025 at 9:40 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 11, 2025

Posted on December 11, 2025December 11, 2025 By Bala Hassan No Comments on Ukraine Ta Mika Wa Amurka Daftarin Yarjejeniya Da Rasha
Published: December 11, 2025 at 9:40 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 11, 2025
Ukraine Ta Mika Wa Amurka Daftarin Yarjejeniya Da RashaPublished: December 11, 2025 at 9:40 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 11, 2025

Ukraine ta mikawa Amurka daftarin yarjejeniyar kawo karshen yakin da kasar take yi da Rasha da aka yi wa kwaskwarima mai bukatu ko matakai 20, kaar yadda shugaban na Ukraine Volodymyr Zelensky ya fada yau Alhamis, ya kara da cewa har yanzu batun baiwa Rasha wani bangaren kasar yana ci gaba da hana ruwa gudu…

Ci Gaba Da Karatu “Ukraine Ta Mika Wa Amurka Daftarin Yarjejeniya Da Rasha” »

Sauran Duniya

Posts pagination

1 2 … 24 Next

Sabbin Labarai

  • Najeriya Ta Gabatar Da Tayin Karbar Bakuncin Wasannin Afirka Na 2031.
  • Mulkin Kama Karya Yazo Karshe a Kasar Bulgaria
  • Kasar Amurka Takara Saka Takunkumi Akan Kasar Venezuela
  • Yanayin Sanyi Yayi Kamari a Yankin Gaza
  • Kasar Congo Ta Dau Alwashin Bin Tsari Wajen Rarraba Ma’adanai

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Rediyo
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • ‘Yan Sanda Sun Kama Masu Garkuwar da Mutane a Jihar Gombe Tsaro
  • An Kubutar Da ‘Yan Matan Sakandire Su 24 Na Jihar Kebbi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Hukumar Tsaro Ta DSS Ta Aika Sammaci Dr. Yusuf Baba-Ahmed Labarai
  • FIFA Na Shirin Fadada Babban Na’urar VAR A Gasar Cin Kofin Duniya 2026. Wasanni
  • Mulkin Kama Karya Yazo Karshe a Kasar Bulgaria Siyasa
  • Kocin Ranchers Bees Ya Yi Murabus Wasanni
  • Shirin Safe 0500 UTC Yau Laraba 11.19.2025 Rediyo
  • Wasu Yara 50 Sun Kubuta Daga Hannun ‘Yan-Ta’adda Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.