Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Maikaba Ya Yi Murabus A Matsayinsa Kocin Wikki Tourist FC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • NEDC : Zata Samar Da Cikekken Kulawa Wa ‘Yan Jaridar Da Sukayi Hatsari A Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Trump Zata Kafa Kasuwar Ma’adanai Amurka
  • An Yanke Mishi Hukuncin Kisa Saboda Neman Kudin Aure Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Babban Malamin Musulunci Sheikh Usman Kusfa Zaria Ya Rasu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Kamfanin NNPC Yana Tattaunawa Da Wani Kamfanin Kasar China Labarai
Onana Ba Ya Cikin Tawagar Kamaru (AFCON) Wasanni
Syria: Mutane Sun Yi Zanga Zanga Domin Nuna Rashin Amincewa Da Korar Kurdawa A Birnin Aleppo Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
An Kaddamar Da Rijistar Zamani Ta Zamowa Mamba A Jam’iyar APC Siyasa
Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf Ya Gana Da Shugaba Tinubu Siyasa

Muna Kokarin Kawo Karshen Cin Zarafin Jinsi A Gombe – Uwargidan Gwamna
Published: February 10, 2026 at 7:43 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Muna Kokarin Kawo Karshen Cin Zarafin Jinsi A Gombe – Uwargidan Gwamna
Published: February 10, 2026 at 7:43 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Muna Kokarin Kawo Karshen Cin Zarafin Jinsi A Gombe – Uwargidan GwamnaPublished: February 10, 2026 at 7:43 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Uwargidan Gwamnan jihar Gombe, Hajiya Dakta Asma’u Inuwa Yahaya,ta jagoranci wani muhimmin taron wayar da kai da nufin ƙarfafa matakan dakilewa da kuma sauya ɗabi’un zamantakewa domin kawo ƙarshen cin zarafin mata da ‘yan mata. An gudanar da taron ne a Cibiyar Ilimi wato (Education Resource Centre) da ke Tashan Dukku a birnin Gombe, tare…

Ci Gaba Da Karatu “Muna Kokarin Kawo Karshen Cin Zarafin Jinsi A Gombe – Uwargidan Gwamna” »

Labarai, Najeriya

Majalisar Dattawar Najeriya Ta Amince Da Tura Sakamakon Zabe Ta Intanet
Published: February 10, 2026 at 12:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Majalisar Dattawar Najeriya Ta Amince Da Tura Sakamakon Zabe Ta Intanet
Published: February 10, 2026 at 12:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Majalisar Dattawar Najeriya Ta Amince Da Tura Sakamakon Zabe Ta IntanetPublished: February 10, 2026 at 12:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Majalisar dattawa ta amince da tura sakamakon zabe kai tsaye da kuma hannu da hannu Majalisar Dattawan Nijeriya ta amince da amfani da hanyoyin yanargizo da na hannu wajen tura sakamakon zabe, bayan sabani da muhawara kan tanadin tura sakamako kai tsaye. Madogara NTA News

Labarai, Najeriya

Yeriman Ingila Ya Gana Da Yeriman Saudiya Mai Jiran Gado
Published: February 10, 2026 at 11:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 10, 2026

Posted on February 10, 2026February 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Yeriman Ingila Ya Gana Da Yeriman Saudiya Mai Jiran Gado
Published: February 10, 2026 at 11:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 10, 2026
Yeriman Ingila Ya Gana Da Yeriman Saudiya Mai Jiran GadoPublished: February 10, 2026 at 11:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 10, 2026

Yeriman Ingila Williams, wanda shine babban dan sarkin Ingila na yanzu Charles, ya gana da Yeriman Saudiyya mai jiran gado, Mhammed Bin Salman, a fara ziyarar kwanaki uku a madadin gwamnatin Britaniya domin karfafa dangantaka tsakanin kasshen biyu. Ziyarar da masarautar Ingilan take yi, ta biyo bayan ziyarar da ministan kudi na Ingila ya kai…

Ci Gaba Da Karatu “Yeriman Ingila Ya Gana Da Yeriman Saudiya Mai Jiran Gado” »

Amurka, Labarai, Nishadi

Dubban Mutane Sunyi Zanga-Zanga A Kasar Australia
Published: February 10, 2026 at 11:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Dubban Mutane Sunyi Zanga-Zanga A Kasar Australia
Published: February 10, 2026 at 11:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Dubban Mutane Sunyi Zanga-Zanga A Kasar AustraliaPublished: February 10, 2026 at 11:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dubban mutane ne suka yi zanga zanga fadin kasar Australia ranar Litinin, domin nuna adawa da fara ziyarar da shugaban jeka nayika na Isra’ila Isaac Herzog yake yi a wasu biranen kasar, domin karfafa dangantaka da jajantawa yahudawan dake kasar bayan mummunar harin da aka kai musu a bara. Herzogg ya kai ziyara Australia cikin…

Ci Gaba Da Karatu “Dubban Mutane Sunyi Zanga-Zanga A Kasar Australia” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya

Bangladesh Tasamu Rangwamen Harajin Da Amurka Ta Kakaba Mata
Published: February 10, 2026 at 11:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Bangladesh Tasamu Rangwamen Harajin Da Amurka Ta Kakaba Mata
Published: February 10, 2026 at 11:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Bangladesh Tasamu Rangwamen Harajin Da Amurka Ta Kakaba MataPublished: February 10, 2026 at 11:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Bangladesh ta sami rangwamen harajin da Amurka ta aza mata zuwa kashi 19 cikin dari, karkashin wata yarjejeniyar cinikayya da kasashen biyu suka rattabawa hannu ranar Litinin, wanda ya dauke haraji kan wasu sutura da aka hada da kayayyaki daga Amurka. Shugaban gwamnatin Bangladesh na wucin gadi Mohammed Yunis, yace Amurka ta amince a bullo…

Ci Gaba Da Karatu “Bangladesh Tasamu Rangwamen Harajin Da Amurka Ta Kakaba Mata” »

Labarai, Sauran Duniya

Birtaniya Ta Bukaci Israela Ta Janye Shawarar Fadada Iko Da Kogin Jordan
Published: February 10, 2026 at 10:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Birtaniya Ta Bukaci Israela Ta Janye Shawarar Fadada Iko Da Kogin Jordan
Published: February 10, 2026 at 10:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Birtaniya Ta Bukaci Israela Ta Janye Shawarar Fadada Iko Da Kogin JordanPublished: February 10, 2026 at 10:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar litinin, Britaniya tayi kira ga Isra’ila ta janye shawarar da ta yanke na fadada iko a yammacin kogin Jordan, furuci da ya saka ta cikin jerin kasashen Saudiyya da hadaddiyar daular larabawa wajen sukar matakin na Israila. “Britaniya da kakkausr lafazi ta soki shawarar da majalisar tsaron Israila ta yanke ranar Lahadi na fadada…

Ci Gaba Da Karatu “Birtaniya Ta Bukaci Israela Ta Janye Shawarar Fadada Iko Da Kogin Jordan” »

Labarai, Sauran Duniya

Yawan Mai Da Kasashen OPEC Suke Hakawo Yayi Kasa Sosai
Published: February 10, 2026 at 10:36 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 10, 2026

Posted on February 10, 2026February 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Yawan Mai Da Kasashen OPEC Suke Hakawo Yayi Kasa Sosai
Published: February 10, 2026 at 10:36 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 10, 2026
Yawan Mai Da Kasashen OPEC Suke Hakawo Yayi Kasa SosaiPublished: February 10, 2026 at 10:36 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 10, 2026

Yawan mai da kasashe dake kungiyar OPEC masu arzikin mai suke hakowa yayi kasa sakamakon karancin mai da Najeriya da Libya suke hakowa, kamar yadda wani bincike da kamfanin dillancin lbarai na Reuters ya gano Ranar Litinin. Kasashe da suke cikin kungiyar OPEC suna hakar mai ganga milya 28.34 ako wace rana cikin watan Junairun…

Ci Gaba Da Karatu “Yawan Mai Da Kasashen OPEC Suke Hakawo Yayi Kasa Sosai” »

Labarai, Sauran Duniya

Maikaba Ya Yi Murabus A Matsayinsa Kocin Wikki Tourist FC
Published: February 9, 2026 at 10:22 PM | By: Bala Hassan

Posted on February 9, 2026 By Bala Hassan No Comments on Maikaba Ya Yi Murabus A Matsayinsa Kocin Wikki Tourist FC
Published: February 9, 2026 at 10:22 PM | By: Bala Hassan
Maikaba Ya Yi Murabus A Matsayinsa Kocin Wikki Tourist FCPublished: February 9, 2026 at 10:22 PM | By: Bala Hassan

Abdu Mai Kaba Ya Ajiye Aikin Horas da Wikki Tourist fc Bauchi da ke Arewa maso gabas a Najeriya. Bayan da ƙungiyar kwallon kafa ta Wikki Tourist fc Bauchi ta tashe canjaras da Katsina United 4-4 a wasan mako na 25 cikin gasar Firimiyar lig na Najeriya 25/26. Ƙungiyar ta shiga rudani bisa irin maki…

Ci Gaba Da Karatu “Maikaba Ya Yi Murabus A Matsayinsa Kocin Wikki Tourist FC” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Kasashen Daular Larabawa Tare Da Saudiya Da Jordan Sunyi Allah Wadai Da kasar Israel
Published: February 9, 2026 at 10:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 10, 2026

Posted on February 9, 2026February 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasashen Daular Larabawa Tare Da Saudiya Da Jordan Sunyi Allah Wadai Da kasar Israel
Published: February 9, 2026 at 10:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 10, 2026
Kasashen Daular Larabawa Tare Da Saudiya Da Jordan Sunyi Allah Wadai Da kasar IsraelPublished: February 9, 2026 at 10:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 10, 2026

A ranar Litinin kasashen Saudi Arabia, Jordan da kasashen Haddadiyar Daular Larabawa sun yi Allah wadai da yunkurin da Isra’ila take yi na saukakawa ‘yan kasar ta yadda zasu samu matsuguni a yankunan yammacin kogin Jordan da ke mallakin Palastine. Shawarar da majalisar tsaron Isra’ila ta yanke ranar Lahadi, zai saukakawa yahudawa wajen siyen filaye…

Ci Gaba Da Karatu “Kasashen Daular Larabawa Tare Da Saudiya Da Jordan Sunyi Allah Wadai Da kasar Israel” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya

Ana Cigaba Da Samun Hare Hare Da Jiragen Marasa Matuki A Sudan
Published: February 9, 2026 at 9:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 9, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ana Cigaba Da Samun Hare Hare Da Jiragen Marasa Matuki A Sudan
Published: February 9, 2026 at 9:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ana Cigaba Da Samun Hare Hare Da Jiragen Marasa Matuki A SudanPublished: February 9, 2026 at 9:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ranar Litinin shugaban rajin kare hakkin Majalisar Dinkin Duniya Volker Turk, ya ce hare-hare dake kashe mutane daga jirage mara matuki na drone suna ci gaba da afkuwa duk da rundunar sojojin Sudan sun kawo karshen mamayar da ‘yan tawayen RSF suka yi a biranen dake kudancin kasar. Rundunar sojan Sudan sun ce sun…

Ci Gaba Da Karatu “Ana Cigaba Da Samun Hare Hare Da Jiragen Marasa Matuki A Sudan” »

Labarai

Posts pagination

1 2 … 85 Next

Sabbin Labarai

  • Muna Kokarin Kawo Karshen Cin Zarafin Jinsi A Gombe – Uwargidan Gwamna
  • Majalisar Dattawar Najeriya Ta Amince Da Tura Sakamakon Zabe Ta Intanet
  • Yeriman Ingila Ya Gana Da Yeriman Saudiya Mai Jiran Gado
  • Dubban Mutane Sunyi Zanga-Zanga A Kasar Australia
  • Bangladesh Tasamu Rangwamen Harajin Da Amurka Ta Kakaba Mata

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Kwamishinan ‘Yan Sandan Jihar Gombe Ya Ziyarci Pindiga Labarai
  • Ghana Ta Haramta Hakar Ma’adinai A Gandunan Dajin Data Kebe, Labarai
  • Najeriya Ta Mika Koke Ga FIFA Tana Zargin DR Congo Ta Sanya ‘Yan Wasan Da Basu Cancantaba Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mali Da Burkina Faso Za Su Haramta Wa Amurkawa Izinin Shiga Ƙasashen Su Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Trump Da Bin Salman Da Wasu Kasashe Za Su Sa Hannu A Rikicin Sudan Labarai
  • An Gudanar Da Addu’o’i Na Musamman Don Neman Zaman Lafiya Labarai
  • Jam’iyar NNPP: Abba Kabir Yusuf Yaci Amanar Mu Siyasa
  • Mulkin Kama Karya Yazo Karshe a Kasar Bulgaria Siyasa
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.