Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Gwamnatin Trump Ta Karawa Iran Wasu Takunkumai Amurka
Amurka Ta Kulla Yarjejeniya Da Kasashe Hudu Domin Inganta Kiwon Lafiya Labarai
Shugaba Donald Trump Yabada Umarnin Hana Jiragen Dakon Mai Shiga Venezuela Amurka
Majalisar Dokokin Rivers Zata Tsige Fubara Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Tashoshin Mai Basa Iya Loda Mai A Rasha Labarai

Gwamnatin Najeriya Ta Tura Mutane 386 Gidan Yari
Published: April 11, 2026 at 7:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Najeriya Ta Tura Mutane 386 Gidan Yari
Published: April 11, 2026 at 7:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Najeriya Ta Tura Mutane 386 Gidan YariPublished: April 11, 2026 at 7:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Tarayya ta bayyana samun nasarar daure mutum 386 daga cikin mutum 508 da ake tuhuma da laifukan ta’addanci a wata gagarumar shari’ar bai daya da aka gudanar. Ministan Shari’a kuma Babban Lauyan Gwamnatin kasar , Lateef Fagbemi (SAN), ne ya tabbatar da hakan ga manema labarai ranar Juma’a. Ya bayyana cewa, Adadin Wadanda Aka…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Najeriya Ta Tura Mutane 386 Gidan Yari” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Jirgin Hakar Mai Daga Turkiyya Ya Isa Mugadishu
Published: April 11, 2026 at 11:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jirgin Hakar Mai Daga Turkiyya Ya Isa Mugadishu
Published: April 11, 2026 at 11:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jirgin Hakar Mai Daga Turkiyya Ya Isa MugadishuPublished: April 11, 2026 at 11:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jiya jumma’a ne jirgin ruwa mai hakar mai daga Turkiyya mai suna Cagri Bey, ya isa gabar ruwa a Mogadishu, domin kaddamar da shirin hakar, wanda shine aikin hakar mai irinsa na farko da Somalia zata kaddamar na hako mai daga karkashin teku. Ministan makamashi na Turkiyya Alparslan Bayraktar, yace aikin wani sabon marra ne…

Ci Gaba Da Karatu “Jirgin Hakar Mai Daga Turkiyya Ya Isa Mugadishu” »

Afrika, Labarai, Sana'o'i, Sauran Duniya

Farashin Mai Ya Doshi Dala 100 Kowacce Ganga
Published: April 11, 2026 at 11:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Farashin Mai Ya Doshi Dala 100 Kowacce Ganga
Published: April 11, 2026 at 11:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Farashin Mai Ya Doshi Dala 100 Kowacce GangaPublished: April 11, 2026 at 11:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Farashin mai ya doshi dala dari kan ko wace gangar mai, saboda fargabar za’a fuskanci kassarawar mai daga Saudiyya, da kuma karancin mai da zai bi ta mashigin ruwa na Hormuz, duk da haka farashin man zai fadi sosai a farashinsa a mako mako, zuwa farashi da aka yi cikinsa cikin watan Yuni, ganin da…

Ci Gaba Da Karatu “Farashin Mai Ya Doshi Dala 100 Kowacce Ganga” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sana'o'i, Sauran Duniya

Shugaban Lebanon Ya Nemi Gudanar Da Shawarwari Kai Tsaye
Published: April 11, 2026 at 11:44 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Lebanon Ya Nemi Gudanar Da Shawarwari Kai Tsaye
Published: April 11, 2026 at 11:44 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Lebanon Ya Nemi Gudanar Da Shawarwari Kai TsayePublished: April 11, 2026 at 11:44 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Lebanon, Joseph Aoun, ya nemi da kasar ta gudanar da shawarwari kai tsaye da daddiyar abokiyar gabarta Isra’ila, tun bayan da yaki ya barke wata guda da ya shige, a cikin wata dayan ne Isra’ila ta tilastawa ‘yan kasar lebanon fiye da milyan daya barin muhallansu, ta rusa wani sashe na Beiruit, wanda ya…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Lebanon Ya Nemi Gudanar Da Shawarwari Kai Tsaye” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Mataimakin Shugaban Amurka Ya Sauka A Islamabad Domin Tattaunawa
Published: April 11, 2026 at 11:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 11, 2026

Posted on April 11, 2026April 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mataimakin Shugaban Amurka Ya Sauka A Islamabad Domin Tattaunawa
Published: April 11, 2026 at 11:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 11, 2026
Mataimakin Shugaban Amurka Ya Sauka A Islamabad Domin TattaunawaPublished: April 11, 2026 at 11:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 11, 2026

Lokacin da mataimakin shugaban Amurka JD Vance ya sauka a Islamabad domin shawarwari yau Asabar, da jami’an Iran, hakan zai cika burin shugabannin Iran da suka rage, wadanda su ne suka nemi mataimaki shugaban na Amurka ya jagoranci shawarwarin kawo karshen yakin, kamar yadda majiyoyi da dama wadanda suke da masanaiya dangane da shawarwarin ska…

Ci Gaba Da Karatu “Mataimakin Shugaban Amurka Ya Sauka A Islamabad Domin Tattaunawa” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Iran Tace Dole A Tsagaita Wuta A Lebanon Kafun Fara Shawarwari
Published: April 11, 2026 at 11:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Iran Tace Dole A Tsagaita Wuta A Lebanon Kafun Fara Shawarwari
Published: April 11, 2026 at 11:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Iran Tace Dole A Tsagaita Wuta A Lebanon Kafun Fara ShawarwariPublished: April 11, 2026 at 11:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ranar  juma’a Iran tace tilas a sakamarta kadarorinta, kuma a tsagaita wuta a Lebanon, kamun ta fara shawarwari da Washington, mataki da ya jefa zaman sulhu da za’a fara yau Asabar, cikin rashin tabbas. Kakakin majalisar dokokin kasar Mohammed Baqeer Qaibaf ya fada a shafinsa a dandalin X cewa, wadannan bukatu biyu dama an…

Ci Gaba Da Karatu “Iran Tace Dole A Tsagaita Wuta A Lebanon Kafun Fara Shawarwari” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Hari Da Jirgi Marar Matuki Ya Kashe Mutane Da Dama A Darfur
Published: April 10, 2026 at 10:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hari Da Jirgi Marar Matuki Ya Kashe Mutane Da Dama A Darfur
Published: April 10, 2026 at 10:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hari Da Jirgi Marar Matuki Ya Kashe Mutane Da Dama A DarfurPublished: April 10, 2026 at 10:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wani hari da aka kai da jirgi mara matuki na drone a yankin Darfur na kasar Sudan ranar Laraba. ya kashe a kalla fararen hula 30 da suka hada da mata da yara, a yayin da suke halartar wani bikin aure, a cewar ofishin Majalisar Dinkin Duniya a jiya Alhamis. Mai magana da yawun sakatare…

Ci Gaba Da Karatu “Hari Da Jirgi Marar Matuki Ya Kashe Mutane Da Dama A Darfur” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Ana Gudanar Da Zaben Shugaban Kasa A Djibouti Yau Juma’a
Published: April 10, 2026 at 10:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ana Gudanar Da Zaben Shugaban Kasa A Djibouti Yau Juma’a
Published: April 10, 2026 at 10:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ana Gudanar Da Zaben Shugaban Kasa A Djibouti Yau Juma’aPublished: April 10, 2026 at 10:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasar Djibouti zata gudanar da zaben shugaban kasa a yau Jumu’a, inda ake ganin shugaba mai ci a yanzu Isma’il Omer Guelleh zai lashe, ya ci gaba da mulkin da ya shafe shekaru 27 yana kai, bayan da majalisar kasar ta soke dokar data kayyade shekarun masu tsayawa takara, wadda da akwai ta zata haramta…

Ci Gaba Da Karatu “Ana Gudanar Da Zaben Shugaban Kasa A Djibouti Yau Juma’a” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Siyasa

Farashin Man Fetur Yakara Tashi
Published: April 10, 2026 at 10:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Farashin Man Fetur Yakara Tashi
Published: April 10, 2026 at 10:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Farashin Man Fetur Yakara TashiPublished: April 10, 2026 at 10:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

farashin man fetur ya kara tashi a yau Jumu’a bayan da aka shiga damuwa kan samun man daga Saudiyya, yayin da kuma ake ci gaba da garkame mashigin ruwa na Hormuz ga Mafiya yawan jiragen dakon mai. Harin da aka kai kan cibiyar mai ta Saudiyya ta rage adadin man da ake tacewa da kusan…

Ci Gaba Da Karatu “Farashin Man Fetur Yakara Tashi” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Kasuwannin Hannun Jari Sun Farfado
Published: April 10, 2026 at 10:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasuwannin Hannun Jari Sun Farfado
Published: April 10, 2026 at 10:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasuwannin Hannun Jari Sun FarfadoPublished: April 10, 2026 at 10:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasuwannin hannun jari a nahiyar Asiya sun fara da nasara a safiyar a yau Jumu’a, amma kuma sun yi kasa bayan da ‘yan kasuwa ke tantamar dorewar yarjejeniyar tsagaita wuta tsakanin Amurka da Iran a wannan makon, da kuma zullumi kan tattaunawar wanzar da zaman lafiya tsakanin Isra’ila da Lebanon. Masu saka hannun jari sun…

Ci Gaba Da Karatu “Kasuwannin Hannun Jari Sun Farfado” »

Afrika, Labarai, Sana'o'i

Posts pagination

1 2 … 137 Next

Sabbin Labarai

  • Gwamnatin Najeriya Ta Tura Mutane 386 Gidan Yari
  • Jirgin Hakar Mai Daga Turkiyya Ya Isa Mugadishu
  • Farashin Mai Ya Doshi Dala 100 Kowacce Ganga
  • Shugaban Lebanon Ya Nemi Gudanar Da Shawarwari Kai Tsaye
  • Mataimakin Shugaban Amurka Ya Sauka A Islamabad Domin Tattaunawa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Kasar Aljeriya Ta Soke Yarjejeniyar Jirgin Sama Tsakaninta Da Daular Larabawa Labarai
  • Tsohon Dan-Takarar Gwamnan PDP A Gombe Ya Shiga ADC Siyasa
  • AFCON ChelIe, Ya Fidda Sunayen ‘Yan Wasan Super Eagles Na Karshe. Wasanni
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnan Gombe Ya kori Wasu Hadimansa Bisa Cin Zarafin Kansila Najeriya
  • Shugaba Trump Yayi Barazanar Tarwatsa Cibiyar Makamashin Iran Amurka
  • Mutane Da Yawa Ke Mutuwa A Dalilin Shan Magani Ba Bisa Ka’ida Ba Kiwon Lafiya
  • Harin Isra’ila A Gaza Da Jirgi Maras Matuki Ya Kashe Mutane Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.